Kungiyar likitoci a Najeriya na fuskantar rashin yawan ma'aikata

Likita daya kacal ne ke kula da kimani marasa lafiya 6,000 a Najeriya. Kungiyar na fuskantar rashin yawan ma'aikata.
Kungiyar likitoci
Likitocin Najeriya
Kungiyar kiwon lafiya ta duniya, WHO ta ce kowani likita a Najeriya na kula da kimani marasa lafiya guda 6,000.

Farfesa Titus Ibekwe, shugaban sashen kunnen, hanci da makogwaro (ENT) ta Jami'ar Abuja, babban birnin tarayya ya bayyana wannan a ranar Laraba,25 ga watan Janairu.
Farfesa Ibekwe ya ce wannan gibin na da hadari matuka ga kiwon lafiya a kasar. Farfesa wanda shi ne kuma tsohon mataimakin shugaban Kungiyar likitocin (NMA) a Najeriya, ya bayyana cewa ma'aikata likita a Nigeria na fuskanta wata masala ta kula yawan marasa lafiya.
Farfesa ya na cewa mafi yawa cikin kayan aikin kiwon lafiya a wurare daban-daban a kasar suna bukatan kula da kuma maye gurbin su da kayan aiki na zamani.
Ya ce, a yanzu aka, kasar Najeriya ta na gurbi na 187th daga 191 a didigan kungiyar kiwon lafiya ta duniya, WHO a gurbin sauran kasashen.
Kungiyar kiwon lafiya ta duniya, WHO ta bayar da shawara cewa mafi karanci likita daya ya halarci marasa lafiya 600 amma wannan shawara ta samu wata salo a Najeriya a inda likita daya na kula da kimani marasa lafiya 6,000.
A halin yanzu, likitoci a karkashin wata kungiyar NMA sun koka a kan igantace kaiyakin aiki a wurare a kasar, yayin da kuma suka yi tir da shugaba Muhammadu Buhari da kuma sauran jigon jami'an gwamnati domin neman kiwon lafiya a kasashen waje.
Ku kasance tare da mu

Comments

Popular posts from this blog

Weddings presents #AsoEbiBella – Vol. 168 – The Latest Aso Ebi Styles

#SisterGoals – Serena Williams Can’t Wait to Play Venus Williams in the Australian Open Finals as She Praises Her – “She’s Basically My World and My Life”